Waiwaye Kan Manyan Kalubalen Tsaro Da Suka Faru A 2025 cover art

Waiwaye Kan Manyan Kalubalen Tsaro Da Suka Faru A 2025

Waiwaye Kan Manyan Kalubalen Tsaro Da Suka Faru A 2025

Listen for free

View show details

About this listen

Send us a text

A shekarar 2025, Najeriya ta fuskanci manyan ƙalubalen tsaro da suka fi daukar hankali, musamman hare-haren ‘yan bindiga, garkuwa da mutane, da ta’addanci a jihohin Arewa kamar Zamfara, da Katsina da Sokoto da Kaduna da kuma Borno. Hare-haren sun yi sanadin rasa rayuka, da rufe makarantu, da kaura daga gidaje, da kuma durkushewar harkokin tattalin arziki a wasu yankuna.


Wadannan matsaloli suka sa Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya ayyana dokar ta-ɓaci kan matsalar tsaro, domin daukar matakan gaggawa na kare rayuka da dawo da doka da oda wanda hakan yasa shugaban kasa dawo da tsohon babban hafsan rundunar sojin Najeriya a matsayin ministan tsaro.


Shirin Najeriya a yau na wannan lokaci zai yi waiwaye ne kan manyan kalubalen tsaro da suka faru a 2025.

No reviews yet
In the spirit of reconciliation, Audible acknowledges the Traditional Custodians of country throughout Australia and their connections to land, sea and community. We pay our respect to their elders past and present and extend that respect to all Aboriginal and Torres Strait Islander peoples today.